Wani dan kungiyar sa ido na al’ummar jihar Katsina da wani dan banga ya mutu yayin da jami’an tsaro suka yi artabu da ‘yan bindiga a karamar hukumar Jibia a ranar Alhamis da daddare.
Kara karantawaGwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya kaddamar da wasu sabbin tashoshi biyu na hukumar sufuri ta jihar Katsina (KTSTA) a kananan hukumomin Mashi da Ingawa.
Kara karantawa
