Sashen koyar da yara mata da ci gaban yara ya fara shigar da rukunin farko na ‘yan mata matasa zuwa cibiyoyin koyon fasaha a jihar. Babban sakataren ma’aikatar ilimin yara…
Kara karantawaMa’aikatar ilimi da ci gaban yara mata ta jihar Katsina ta bayar da lambar yabo ga ma’aikatan da suka yi fice a shekarar 2024.
Kara karantawaGwamnatin jihar Katsina ta jaddada kudirinta na ganin an koyar da sana’o’in hannu a manyan makarantun ta.
Kara karantawaAn yi kira ga masu hannu da shuni da su taimaka wa marayu da marasa galihu a cikin al’umma.
Kara karantawaSabon shugaban ma’aikata na gwamnan jihar Katsina Dr Dikko Umar Radda, Alh Abdulqadir Mamman Nasir ya yi kira ga ‘yan jarida masu aiki a jihar da su tabbatar da Balance rahoton ayyukan gwamnati.
Kara karantawa