Gwamna Radda Ya Amince Da Manyan Ayyuka, Ya Kara Kudin Karatu Ga Dalibai Da Kashi 100%
Majalisar Zartarwa ta Jihar Katsina, karkashin jagorancin Gwamna Malam Dikko Umaru Radda, ta amince da wasu manyan ayyuka da shirye-shirye da dama da nufin bunkasa tattalin arzikin jama’a da kuma karfafa muhimman kayayyakin more rayuwa a fadin jihar.
Kara karantawa



