Gwamna Radda Ya Bukaci Hadin Kai Yayin Da Jam’iyyun Adawa Suka Shiga APC A Safana
Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya karbi ‘yan siyasa da magoya bayan da suka sauya sheka daga Jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP, da African Democratic Congress, ADC, zuwa All Progressives Congress, APC, a Karamar Hukumar Safana.
Kara karantawa



