Gwamna Radda Ya Kaddamar da Taro na Zauren Gari na Kasafin Kudi na 2027, Yace Kowace Al’umma Ta Cancanta Muryar Take
Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya kaddamar da taron zaure na biyu na matakin unguwanni na jihar domin tattara bayanai daga ‘yan kasa wajen shirya Kasafin Kudi na Jihar Katsina na 2027.
Kara karantawa



