Katsina Ta Fadada Samun Ruwa Yayin Da Gwamna Radda Ya Kaddamar Da Tsarin Ruwa na Tsagero
Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya Kaddamar da Tsarin Samar da Ruwa na Ƙaramar Garin Tsagero a Karamar Hukumar Rimi, inda ya bayyana samun ruwa mai tsafta da inganci a matsayin buƙatar ɗan adam ta yau da kullun wadda dole ne ta kasance ga kowace al’umma.
Kara karantawa



