Mataimaki na musamman ga gwamnan jihar kan wayar da kan jama’a, Alhaji Sabo Musa, ya jaddada muhimmiyar rawa da Marigayi Janar Shehu Musa ‘Yar’adua ya taka wajen samar da dimokuradiyyar Najeriya.
Kara karantawaGwamnatin jihar Katsina ta jaddada kudirinta na ganin an koyar da sana’o’in hannu a manyan makarantun ta.
Kara karantawaGwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya kaddamar da wani katafaren shirin tallafawa noma, inda ya raba buhunan takin zamani 48,000, injinan wutan lantarki 4,000 da kuma famfunan ruwa masu…
Kara karantawaGwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya gudanar da ziyarar gani da ido na wasu muhimman ayyukan more rayuwa a fadin jihar.
Kara karantawaGwamnatin jihar Katsina ta yabawa rundunar Air Component (AC) na Operation FANSAN YAMMA da sojojin birgediya ta 17 na sojojin Najeriya bisa nasarar da suka samu a farmakin da suka kai kan jiga-jigan ‘yan fashi da makami, Manore, Lalbi da ‘yan kungiyarsu.
Kara karantawaGwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya kaddamar da kwamitin al’umma da zai tantance yadda ake aiwatar da ayyukan raya kasa a jihar Katsina.
Kara karantawaAn yi kira ga masu hannu da shuni da su taimaka wa marayu da marasa galihu a cikin al’umma.
Kara karantawaWani labari da Aminiya ta wallafa kwanakin baya zai sanya kowa cikin kokwanto ko dan Adam zai yafe wa wannan zamanin na wahalhalun da wasu tsirarun matasa ke sha a kasar da ake da mutanen da suka ce suna da lamiri da gwamnati.
Kara karantawaGwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya sanya hannu kan kasafin kudi na 2025 na Gina Makomarku II ta zama doka.
Kara karantawaMalama Amina Abdulkadir-Yanmama, wata mata da aka baiwa tukuicin N500,000 a ranar Talatar da ta gabata bayan ta dawo da N748,320 bisa kuskure da gwamnatin jihar Katsina ta biya ta a asusunta, ta kasance babbar jakadiya a jihar.
Kara karantawa
