Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda, ya amince da aiwatar da sabon mafi karancin albashi na N70,000 ga daukacin ma’aikatan jihar.
Kara karantawaGwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya bi sahun masu ruwa da tsaki na duniya wajen yaki da cin zarafin mata.
Kara karantawaGwamnatin jihar Katsina ta ware naira biliyan 20.4 domin biyan basussuka a kasafin shekarar 2025 da ta gabatar.
Kara karantawaMajalisar dokokin jihar Katsina ta amince da kafa gundumomi shida a masarautun Katsina da Daura
Kara karantawaA ranar Litinin ne Gwamna Dikko Radda na jihar Katsina ya gabatar da kudurin kasafin kudin jihar na shekarar 2025 ga majalisar dokokin jihar.
Kara karantawaJami’an rundunar ‘yan sandan jihar Katsina a yammacin ranar Lahadi sun ceto fasinjoji goma sha hudu na wata mota bayan sun yi harbi da ‘yan bindiga a karamar hukumar Jibia ta jihar.
Kara karantawaMataimakin shugaban tarayyar Najeriya Sen. Kashim Shettima ya isa jihar Katsina domin mika ta’aziyyarsa ga gwamnati da al’ummar jihar Katsina sakamakon rasuwar wasu fitattun mutane a jihar.
Kara karantawaGwamna Dikko Radda na jihar Katsina ya kaddamar da wani gagarumin aikin gyaran hanyar Shargalle-Dutsi-Ingawa mai tsawon kilomita 39, wanda kudinsa ya kai Naira Biliyan 13.8.
Kara karantawaA karo na biyu cikin kasa da mako biyu Sanata Abdulaziz Musa ‘Yar’adua ya tallafawa manoman ban ruwa a karamar hukumar Dutsin-ma ta jihar Katsina.
Kara karantawaGwamnatin jihar Katsina ta yaba wa rundunar sojojin saman Najeriya (NAF) bisa nasarar samamen da ta kai ta sama a wani sansani na ‘yan bindiga a gundumar Ruwan Godiya da ke karamar hukumar Faskari.
Kara karantawa