Gwamnatin jihar Katsina ta yabawa rundunar Air Component (AC) na Operation FANSAN YAMMA da sojojin birgediya ta 17 na sojojin Najeriya bisa nasarar da suka samu a farmakin da suka kai kan jiga-jigan ‘yan fashi da makami, Manore, Lalbi da ‘yan kungiyarsu.
Kara karantawaGwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya kaddamar da kwamitin al’umma da zai tantance yadda ake aiwatar da ayyukan raya kasa a jihar Katsina.
Kara karantawaGwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya sanya hannu kan kasafin kudi na 2025 na Gina Makomarku II ta zama doka.
Kara karantawaA wani bangare na kokarin yaki da matsalar cunkoson ababen hawa, da kuma kawar da hadurran ababen hawa, raunuka da mace-mace a karshen wannan shekara, hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) ta tura daukacin ma’aikatanta, ciki har da Special Marshals zuwa manyan titunan domin tabbatar da zirga-zirga cikin walwala yayin da matafiya ke tafiya daga wannan hanya zuwa wata a fadin kasar nan.
Kara karantawaGwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya dauki matakin sake gyara gidan jaridar gwamnatin jihar.
Kara karantawaGwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya rantsar da Alhaji Abdulkadir Mamman Nasir a matsayin sabon shugaban ma’aikata.
Kara karantawaJihar Katsina ta halarci ziyarar takwarorinsu na kwana 7 a jihar Ogun, a matsayin wani bangare na shirin Scale-Up Initiative na Nigeria for Women Project (NFWP).
Kara karantawaGwamnatin jihar Katsina ta hannun ma’aikatar harkokin mata ta tallafa wa mata 6,100 a fadin kananan hukumomi 34 da ke jihar.
Kara karantawaGwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda, ya amince da nada sabbin mukamai a mukaman gwamnati daban-daban, wanda hakan ya kara karfafa himmar gwamnatin wajen samar da ingantaccen shugabanci da kuma ci gaban da aka yi niyya.
Kara karantawaGwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya rattaba hannu kan sabuwar takardar shedar zama mai suna (C of O), da nufin samar da tsaron filaye da kuma inganta ci gaban birane a fadin jihar.
Kara karantawa