Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen kasa ta Najeriya (NRC) ta tabbatar wa Inland Containers Nigeria Ltd., Kaduna, jigilar kwantena ta hanyar jirgin kasa daga tashar Apapa zuwa Kaduna da Kano a kullum.
Kara karantawaGwamnan jihar Katsina, Mal Dikko Umar Radda ya bayar da kyautar naira miliyan uku da dubu dari bakwai ga ‘yan wasan kungiyar matasa ‘yan kasa da shekaru 15 na jihar da suka lashe gasar Sarauniyar Bauchi U-15 da aka kammala kwanan nan a Bauchi.
Kara karantawaGwamnatin jihar Katsina ta jaddada kudirinta na sake fasalin fannin ilimi tare da bayar da tabbacin daukar matakin da ya dace a kwalejin kimiyyar likitanci ta Jami’ar Ummaru Musa yaradua katsina.
Kara karantawaGasar Sarauniyar Bauchi U15, wadda kungiyar YSFON ta jihar Katsina ta lashe, za a gabatar da ita a hukumance ga kwamishinan wasanni na jihar.
Kara karantawaA yayin da ake ta cece-kuce kan rufe makarantu na watan Ramadan, Ma’aikatar Ilimi ta kasa da Sakandare ta Jihar Katsina, ta bakin jami’in hulda da jama’a, Sani Danjuma, a ranar Talata ya ce gwamnati ta shirya karin darussa na musamman ga ‘yan takarar manyan makarantun Sakandare (SSCE) a makarantun gwamnati, masu zaman kansu, da kuma na al’umma.
Kara karantawaMazauna karamar hukumar Jibia a jihar Katsina a wani taron zaman lafiya sun cimma matsaya da ‘yan fashi da makami domin kawo karshen tashe-tashen hankula da rashin tsaro da aka shafe shekaru ana yi a yankin.
Kara karantawaShugaban kasa Tinubu ya nada Shamsedeen Ogunjimi a matsayin sabon Akanta Janar na tarayya domin maye gurbin Oluwatoyin Madehin wanda zai yi ritaya a ranar 7 ga Maris, 2025.
Kara karantawaGwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya rattaba hannu kan wata yarjejeniyar fahimtar juna da kamfanin Genesus Power and Energy Solutions UK a birnin Landan.
Kara karantawaShugaban kasa ya nada Birgediya Janar Kunle Nafiu a matsayin sabon Darakta-Janar na Hukumar yi wa kasa hidima (NYSC) wanda ya maye gurbin Birgediya Janar Yushau Ahmed.
Kara karantawaFarfesa Is-haq Oloyede, magatakardar hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire (JAMB) a yayin ziyarar ban girma da kungiyar masu zaman kansu ta kasa (NAPPS) ta kai ofishinsa da ke Bwari a ranar 25 ga Fabrairu, 2025 ya bayyana cewa jarrabawar ta Unified Tertiary Matriculation Board (UTME) ba ta hanyar Intanet ake gudanar da ita ba.
Kara karantawa