Jami’an rundunar sun kuma dakile wani yunkurin satar shanu tare da kwato dabbobin da aka sace.
Kara karantawaGwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya bayar da umarnin daukar jami’an tsaron gandun daji guda 70 a mataki na 01 cikin gaggawa, a wani mataki na kare albarkatun dazuzzukan jihar.
Kara karantawaAkalla mutane 319 da aka yi garkuwa da su ne jami’an rundunar ‘yan sandan Katsina suka ceto daga hannun ‘yan bindiga da masu garkuwa da mutane.
Kara karantawaShugaban kungiyar ‘yan jarida ta Najeriya reshen jihar Katsina, Kwamared Tukur Hassan Dan-Ali, ya ce kungiyar za ta bayar da cikakken goyon baya ga kungiyar marubuta wasanni ta Najeriya reshen jihar Katsina.
Kara karantawaKungiyar Cigaban Al’umma ta Masarautar Daddara ta karrama wasu muhimman mutane da suka cancanta ‘ya’yan masarautar.
Kara karantawaMa’aikatar ilimi da ci gaban yara mata ta jihar Katsina ta bayar da lambar yabo ga ma’aikatan da suka yi fice a shekarar 2024.
Kara karantawaKiwon lafiya ya kasance muhimmin bangare na Gwamnatin Gwamna Malam Dikko Radda.
Kara karantawaMajalisar dokokin jihar Jigawa ta amince da kudurin kasafin kudi na shekarar 2025 na sama da naira biliyan 698 na ayyukan gwamnatin jihar da kuma naira biliyan 184 na ayyukan kananan hukumomi 27.
Kara karantawa“Tare Zamu shawo kan kalubalen tsaro” Gwamna Umar Radda ya tabbatar wa mazauna jihar Katsina a sakonsa na sabuwar shekara ta 2025.
Kara karantawaA wani gagarumin yunƙuri na ɗaga al’umma a shiyyar Funtua, Gidauniyar Gwagware ta shirya wani gagarumin shiri a ƙaramar hukumar Musawa, wanda ya amfanar da mata da marasa galihu a faɗin kananan hukumomi 11 na shiyyar.
Kara karantawa