Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Dutsinma/Kurfi Alhaji Aminu Balele ya bayar da kyautar Sallah ga manyan Limamai da Ladan na masallatan Juma’a na mazabar Dutsinma da Kurfi ta tarayya.
Kara karantawaMai ba da shawara na musamman na sashin kula da kananan hukumomi Hon. Lawal Rufa’i Safana ya kai ziyarar duba ayyukan Staff Quarters dake Karaduwa, Sayaya, da Gwarjo, da kuma cibiyoyin kiwon lafiya na Tugen Zuri da Garu a kananan hukumomin Matazu da Musawa.
Kara karantawaAn shawarci kananan hukumomin jihar Katsina da su daina biyan cikakken albashin ayyukan da ake baiwa ‘yan kwangila kafin su kammala aikin.
Kara karantawaWasu gungun ‘yan bindiga da ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne sun kai hari a kauyukan Matsai da ke karamar hukumar Kaita.
Kara karantawaSama da matasa dubu goma ne ake sa ran za su halarci bukin fasahar Arewa karo na biyu da jihar Katsina za ta shirya.
Kara karantawaAn gano tsohon shugaban kasar Amurka Joe Biden yana fama da ciwon daji na prostate wanda ya yadu zuwa kashinsa, a cewar wata sanarwa da ofishinsa ya fitar ranar Lahadi.
Kara karantawaMakarantar horar da ‘yan wasan kwallon kafa ta Katsina ta raba Kit’s na atisaye ga sabbin ‘yan wasan da aka kaddamar da su a Kwalejin.
Kara karantawaKwamishinan wasanni na jihar Katsina Aliyu Lawal Zakari Shargalle ya mika filin wasa na garin Samaila Isah Funtua ga kamfanin Space & Dimensions Limited, wani kamfanin gine-gine na jihar domin gyara gaba daya.
Kara karantawaKungiyar ‘yan jarida ta Najeriya, NUJ, hedkwatar kasa a Abuja, ta karrama daya daga cikin sarakunan gargajiya na jihar Katsina da ke da alaka da kafafen yada labarai saboda jajircewarsa ga harkar yada labarai a Najeriya.
Kara karantawaMinistan Sadarwa ya yabawa Katsina Directorate of Information & Communication Technology (KATDICT) a fannin canji na dijital a fadin Arewacin Najeriya.
Kara karantawa