‘Yan Sanda Sun Fara Bincike Kan Kisan Shugaban Kungiyar MACBAN A Kwara
Rundunar ‘yan sandan jihar Kwara ta ce ta fara gudanar da bincike kan kisan Alhaji Idris Abubakar, shugaban kungiyar Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria (MACBAN) na jihar.
Kara karantawa