Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya kaddamar da shirin tallafawa matasa, inda ya raba Naira miliyan 252 ga matasa ‘yan kasuwa sama da dubu daya a fadin jihar Katsina.
Kara karantawaGwamnan jihar Katsina kuma shugaban kungiyar gwamnonin arewa maso yamma, Malam Dikko Umaru Radda ya shirya wani taro na kungiyar gwamnonin arewa maso yamma tare da manyan jami’an majalisar dinkin duniya da bankin ci gaban Afrika domin ciyar da manyan ayyukan ci gaba a yankin.
Kara karantawaGwamnatin jihar Katsina ta zuba jari sosai a fannin ilimi, inda ta kashe sama da Naira biliyan 120 a wasu tsare-tsare na ilimi da ayyukan raya kasa.
Kara karantawaGwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda, ya binciko hanyoyin da kasuwar jari za ta samu a Katsina, a yayin bikin rufe kasuwar hada-hadar kudi ta Najeriya (NGX) da ke Legas.
Kara karantawaGwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya yi alkawarin ci gaba da jajircewa wajen tabbatar da gaskiya da rikon amana wajen tafiyar da al’amuran al’ummar jihar Katsina.
Kara karantawaGwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya bayyana cewa gwamnatinsa ba za ta tattauna da masu aikata miyagun ayyuka a jihar ba.
Kara karantawaJami’an rundunar ‘yan sandan jihar Katsina sun dakile wani harin da ‘yan bindiga suka kai kauyen Ruwan Doruwa da ke karamar hukumar Dutsinma a jihar Katsina, tare da kashe wasu da ake zargin ‘yan fashi ne guda bakwai (7).
Kara karantawaGwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya yi kakkausar suka kan harin da wasu ‘yan bindiga suka kai asibitin Kankara.
Kara karantawaRundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta kama wasu mutane biyu da ake zargi da yin garkuwa da wani yaro dan shekara 12 da haihuwa a garin Dankama da ke karamar hukumar Kaita.
Kara karantawaRundunar ‘yan sandan jihar Kataina ta tabbatar da cewa wasu ‘yan bindiga sun kai hari a babban asibitin Kankara.
Kara karantawa