Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Katsina sun ceto wasu mutane hudu daga hannun ‘yan bindiga a karamar hukumar Sabuwa da ke jihar.
Kara karantawaJami’an rundunar ‘yan sandan jihar Katsina sun tarwatsa wata kungiya da ta kware wajen sace babura a jihar.
Kara karantawaRundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta kama mutane akalla dari da saba’in da biyar (175) da ake zargi da aikata laifuka daban-daban a watan da ya gabata.
Kara karantawaTawagar jami’an tsaro ta hadin gwiwa da ta kunshi jami’an ‘yan sanda, sojoji, DSS, rundunar ‘Operation Sharan Daji’, ‘yan kungiyar ‘yan banga na jihar Katsina (KSCWC), da ‘yan banga a ranar Lahadi sun ceto mutane goma sha daya da aka yi garkuwa da su a karamar hukumar Danmusa ta jihar.
Kara karantawaRundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta yi gargadi game da yin tukin ganganci da kuma ayyukan da za su jefa rayuwar al’umma cikin hadari a lokacin bukukuwan Sallah.
Kara karantawaRundunar ‘yan sanda ta kama wata matar aure ‘yar shekara 25 mai suna Rabi’a Labaran bisa zargin kashe matar aure a Daura.
Kara karantawaRundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da cewa an kashe wani dan bindiga a lokacin da jami’anta suka yi artabu da ‘yan bindiga a karamar hukumar Malumfashi a ranar Alhamis, 22 ga Mayu, 2025.
Kara karantawaJami’an rundunar ‘yan sandan jihar Katsina sun kama wasu mutane hudu da ake zargi da safarar miyagun kwayoyi.
Kara karantawaJami’an rundunar ‘yan sandan jihar Katsina sun kama wani da ake zargin dan damfara ne da laifin karkatar da kudaden jabu.
Kara karantawaRundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta yi nasarar dakile wani garkuwa da mutane tare da kubutar da wani da aka yi garkuwa da shi a karamar hukumar Faskari da ke jihar. .
Kara karantawa