Gwamna Radda Ya Sanar Da Daukar Ma’aikatan Lafiya 2,000, Malamai 2,000
Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya sanar da cewa gwamnatinsa za ta fitar da wasikun daukar ma’aikata nan ba da jimawa ba ga ma’aikatan lafiya sama da 1,000, tare da karin ma’aikatan lafiya 2,000 da za a dauka domin karfafa samar da kiwon lafiya a fadin jihar.
Kara karantawa



