‘Yan sandan Katsina sun dakile garkuwa da mutane, sun kwato shanu 15, sun ceto wanda aka yi garkuwa da shi
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta dakile hare-haren ‘yan bindiga a kananan hukumomin Funtua da Musawa, sun ceto wanda aka yi garkuwa da shi, sannan sun kwato shanu 15 da aka yi garkuwa da su.
Kara karantawa



