Gwamna Radda Ya Bude Cibiyar Sarrafa Rogo/Gari a Batsari
Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya Bude Cibiyar Sarrafa Rogo/Gari a Karamar Hukumar Batsari, yana mai sake jaddada alƙawarin gwamnatinsa na ƙara darajar noma da ci gaban tattalin arziki.
Kara karantawa



