Yayin da kasuwanni a fadin kasar nan ke cike da sabo tumatur saboda kakarsa akwai bukatar a koyi yadda ake kiyaye shi domin kare almubazzaranci.
Kara karantawaRundunar ‘yan sandan jihar Nasarawa ta gurfanar da wasu mutane biyu da ake zargi da laifin yi wa kananan yara fyade a kananan hukumomin lafiya da na akwanga a jihar.
Kara karantawaUwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta ce kungiyar Renewed Hope Initiative (RHI) za ta raba kaya 60,000 ga ungozoma a yankuna shida na kasar nan.
Kara karantawaGwamnatin jihar Katsina ta zuba jari sosai a fannin ilimi, inda ta kashe sama da Naira biliyan 120 a wasu tsare-tsare na ilimi da ayyukan raya kasa.
Kara karantawa