Jami’an DSS Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Safarar Makamai Da Harsasai Zuwa Funtua
Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargi da safarar makamai da harsasai da dama, wanda aka bayyana a matsayin Abubakar Muhammad, da makamai da dama a karamar hukumar Gezawa ta jihar Kano.
Kara karantawa



