ILIMI: Gwamna Radda Ya Karbi Rahoton Dokar, Daidaita Makarantun Tahfeez
Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya karɓi rahoton Kwamitin da Gwamnatin Jihar ta kafa don yin bita da kuma gabatar da cikakken tsari don tsara da daidaita makarantun Tahfeez a faɗin Jihar.
Kara karantawa



