Ikirari Dalibar FUDMA Dake Bawa Yan Bindiga Makamai A Katsina

Dalibin digiri na farko a fannin ilimin kasa da tsare-tsare, Ahmad Muhammad Kabir na Jami’ar Tarayya Dutsinma, FUDMA, da ke Jihar Katsina a Arewa maso Yammacin Najeriya, ya amince da…

Kara karantawa

Rashin Tsaro: Karamin Ministan Tsaro, CDS, Hafsan Sojoji sun yi taro a Sokoto domin duba dabaru

Karamin Ministan Tsaro, Bello Muhammed Matawalle ya bayyana bakin cikinsa kan ayyukan ‘yan ta’adda da ‘yan bindiga da ke addabar jihohin Sokoto, Zamfara, Katsina da Kebbi da kewaye.

Kara karantawa

Tawagar ‘yan sandan Katsina sun yi artabu da ‘yan fashi da makami, sun ceto wadanda aka yi garkuwa da su

Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Katsina wadanda ke sintiri na yau da kullum a kan titin Danmusa/Dutsinma a ranar Asabar din da ta gabata sun dakile wani yunkurin yin garkuwa da wasu ‘yan bindiga da suka yi garkuwa da su tare da kubutar da wasu mutane biyu da lamarin ya rutsa da su.

Kara karantawa