Yusuf Muhammadu Buhari ya mika fom din tsayawa takara da kuma nuna sha’awar sa ga Gwamna Radda
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya karbi bakuncin dan takarar Daura/Sandamu/Mai’adua, Hon. Yusuf Muhammadu Buhari, wanda ya gabatar da fom din tsayawa takara da kuma nuna sha’awar sa ga gwamnan a fadar gwamnati dake Katsina.
Kara karantawa



