Mataimakin Shugaban Tarayyar Najeriya, Sanata Kashim Shettima, GCON, ya yaba wa Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, bisa jajircewarsa da ya yi wajen bunkasa kirkire-kirkire, kasuwanci, da karfafa matasa.
Kara karantawaHorarwar da aka gudanar a Cibiyar Fasaha da Gudanarwa ta Jihar Katsina, na neman yin amfani da damar cin gashin kan harkokin kudi da kotun koli ta bai wa kananan hukumomi a Najeriya domin karfafa shigar matasa a kananan hukumomi.
Kara karantawaGwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya bi sahun al’ummar duniya wajen taya duniya murnar zagayowar ranar kididdiga ta duniya na shekarar 2025, inda ya jaddada kudirin gwamnatinsa na samar da shugabanci na gaskiya da rikon amana da kuma ci gaba mai dorewa.
Kara karantawaCibiyar KUKAH za ta horas da jami’an tsaro dubu daya a jihohi biyar na tarayya domin inganta tsaro.
Kara karantawaGwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya taya tsohon shugaban kasar Najeriya, Janar Yakubu Gowon (rtd), murnar cika shekaru 91 da haihuwa.
Kara karantawaGwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya jaddada kudirin gwamnatinsa na kawo sauyi a fannin wutar lantarki da makamashi ta jihar ta hanyar hadin gwiwa, kirkire-kirkire, da hada-hadar dabarun hadin gwiwa.
Kara karantawaGwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya yabawa kwazon aiki da jami’an tsaro suka nuna a jihar.
Kara karantawaGwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya taya mai girma gwamnan jihar Cross River, Prince Bassey Edet Otu murnar cika shekaru 66 da haihuwa.
Kara karantawaGwamnatin jihar Katsina ta fara horas da malaman makarantun sakandire 1,250 na kwana uku na horar da dalibai a fadin jihar.
Kara karantawaA yau Talata ne jihar Katsina za ta karbi bakuncin mataimakin shugaban kasar tarayyar Najeriya Sanata Kashim Shettima domin kaddamar da wasu muhimman ayyuka da aka fara a karkashin jagorancin gwamna Malam Dikko Umaru Radda.
Kara karantawa
