Mai martaba Sarkin Katsina Alhaji Dr. Abdulmumini Kabir Usman ya yi kira da a zauna lafiya

Da fatan za a raba

Mai martaba Sarkin Katsina Alhaji Dr. Abdulmumini Kabir Usman ya bayyana zaman lafiya a matsayin ginshikin kowace al’umma.

Alhaji Abdulmumini Kabir ya bayyana haka ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai a fadarsa kan zanga-zangar da wasu matasa suka shirya yi a kasar.

Sarkin ya sanar da mutanen yankinsa cewa wanzar da zaman lafiya a tsakanin al’umma zai kawo ci gaba.

Ya nuna damuwarsa da wadanda suka shirya gudanar da zanga-zangar wadda ba za ta magance matsalar da talakawa ke fuskanta ba.

Alhaji Dr. Abdulmumini Kabir, ya shawarci dukkan shugabanni a kowane mataki da su yiwa mabiyansu adalci.

Ya kuma yi kira ga al’ummar yankinsa da su ci gaba da yi wa Allah addu’a domin ya magance wahalhalun da suke ciki.

  • Labarai masu alaka

    ‘Yan sandan Katsina sun ceto mutane 11, sun kwato shanu 25 da aka sace

    Da fatan za a raba

    Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Katsina sun ceto mutane 11 tare da kwato shanu 25 da aka sace a ayyukan da suka yi kwanan nan.

    Kara karantawa

    Gwamna Radda Ya Umarci A Yi Bincike Nan Take, A Gyara Madatsun Ƙasa Da Suka Lalace a Kore da Majen Wayya

    Da fatan za a raba

    Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya umarci Ma’aikatar Albarkatun Ruwa ta Jiha da ta gaggauta gudanar da cikakken bincike na fasaha na madatsun ƙasa guda biyu da suka ruguje a ƙauyen Kore a ƙaramar hukumar Batagarawa da Majen Wayya a ƙaramar hukumar Charanchi.

    Kara karantawa

    0 0 kuri'u
    Ƙimar Labari
    Subscribe
    Sanar da
    guest

    0 Sharhi
    Mafi tsufa
    Sabuwa Mafi Yawan Zabe
    Jawabin cikin layi
    Duba duk sharhi

    Labarai daga Jihohi

    ‘Yan Sanda Sun Kama Wanda Ake Zargi A Kan Iyakar Zamfara da Katsina Da Harsasai 800 AK-47 A Cikin Tankin Mai Na Babura

    ‘Yan Sanda Sun Kama Wanda Ake Zargi A Kan Iyakar Zamfara da Katsina Da Harsasai 800 AK-47 A Cikin Tankin Mai Na Babura

    Hukumar Kwastam ta Najeriya ta ziyarci hukumomin tsaro na ‘yan’uwa mata domin inganta hadin gwiwa tsakanin hukumomin da kuma tsaron kan iyakoki

    Hukumar Kwastam ta Najeriya ta ziyarci hukumomin tsaro na ‘yan’uwa mata domin inganta hadin gwiwa tsakanin hukumomin da kuma tsaron kan iyakoki
    0
    Bayyana tunanin ku kuma sami bayanai kyautax
    ()
    x