Mai martaba Sarkin Katsina Alhaji Dr. Abdulmumini Kabir Usman ya yi kira da a zauna lafiya

Da fatan za a raba

Mai martaba Sarkin Katsina Alhaji Dr. Abdulmumini Kabir Usman ya bayyana zaman lafiya a matsayin ginshikin kowace al’umma.

Alhaji Abdulmumini Kabir ya bayyana haka ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai a fadarsa kan zanga-zangar da wasu matasa suka shirya yi a kasar.

Sarkin ya sanar da mutanen yankinsa cewa wanzar da zaman lafiya a tsakanin al’umma zai kawo ci gaba.

Ya nuna damuwarsa da wadanda suka shirya gudanar da zanga-zangar wadda ba za ta magance matsalar da talakawa ke fuskanta ba.

Alhaji Dr. Abdulmumini Kabir, ya shawarci dukkan shugabanni a kowane mataki da su yiwa mabiyansu adalci.

Ya kuma yi kira ga al’ummar yankinsa da su ci gaba da yi wa Allah addu’a domin ya magance wahalhalun da suke ciki.

  • Labarai masu alaka

    Gwamna Radda Ya Yi Bikin Ranar Yawan Jama’a ta Duniya, Ya Yi Alƙawarin Tsare-tsare Masu Amfani da Bayanai Don Ci Gaban Katsina

    Da fatan za a raba

    Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya yi kira da a yi shiri da saka hannun jari da gangan domin daidaita yawan jama’ar jihar da ke ƙaruwa da ayyukan yi, kiwon lafiya, ilimi da kuma kayayyakin more rayuwa na yau da kullun.

    Kara karantawa

    KASEDA Ta Yi Watsi Da Tsarin Afirka Don Ci Gaban Kamfanoni — Gwamna Radda Ya Bayyana

    Da fatan za a raba

    Gwamnan Jihar Katsina Malam Dikko Umaru Radda Ya Bayyana Cewa Jihar Tana Yi Watsi Da Tsarin Afirka Don Ci Gaban Kamfanoni A Cikin Manufofi Da Shirye-shiryen Hukumar Ci Gaban Kamfanonin Jihar Katsina, KASEDA.

    Kara karantawa

    0 0 kuri'u
    Ƙimar Labari
    Subscribe
    Sanar da
    guest

    0 Sharhi
    Mafi tsufa
    Sabuwa Mafi Yawan Zabe

    Labarai daga Jihohi

    ‘Yan Sanda Sun Kama Wanda Ake Zargi A Kan Iyakar Zamfara da Katsina Da Harsasai 800 AK-47 A Cikin Tankin Mai Na Babura

    ‘Yan Sanda Sun Kama Wanda Ake Zargi A Kan Iyakar Zamfara da Katsina Da Harsasai 800 AK-47 A Cikin Tankin Mai Na Babura

    Hukumar Kwastam ta Najeriya ta ziyarci hukumomin tsaro na ‘yan’uwa mata domin inganta hadin gwiwa tsakanin hukumomin da kuma tsaron kan iyakoki

    Hukumar Kwastam ta Najeriya ta ziyarci hukumomin tsaro na ‘yan’uwa mata domin inganta hadin gwiwa tsakanin hukumomin da kuma tsaron kan iyakoki
    0
    Bayyana tunanin ku kuma sami bayanai kyautax
    ()
    x