Ƙungiya ta Nuna Bacin rai Akan Shirin Zanga-zangar Ƙasa

Da fatan za a raba

Hadaddiyar gamayyar Kungiyoyin Magoya bayan Jam’iayar APC A Jihar Katsina, ta nuna rashin goyon bayanta bisa shirin Zanga-Zanga da wata kungiyar matasa take da niyar ni a fadin Kasar nan.

 Shugaban Kungiyar Comrade Dr. Bashir Dahiru, ya bayyana Haka A lokacin Taron Gaggawa da kungiyar ta shirya dakin taro na tsohon gidan gwamnatin Katsina, 

Comrade Dr. Bashir Dahiruya yayi bayani sosai akan rashin amfanin zanga-gazangar a cikin Al’ummah wanda ke iya dakusar da tattalin arzikinkasa al’ummar kasar nan.

A lokacin Taron Tun Farko, Jami’in Kungiyoyin Magoya bayan Jam’iyar APC tundaga tushe, Alhaji Sama’ila Dahiru Bauren Daura, ya yi kira da yan kungiyar da su cigaba da fadakar da al’ummah akan irin ayyukan cigaba da Gwamnan Malam Dikko Radda ke aiwatarwa a jihar.

Alhaji Ismai’l Bauren Daura ya yabama Gwamnan Jihar na Nada Hazikin Matashi, Alhaji Aminu Ubale a Matsayin Mai Taimakawa Gwamna Na Mussaman Akan Kungiyoyin Magoya bad a Kungiyoyin Fararen Hula a jihar.

 Ya bayyana ciwa a lokacin da offishin ya yi ran gadi a kananan kuhumomi 34 na jiyar yan kungiyoyi sunga aiyukan cigaban masu yawa da gwamnatin Malam Dikko Radda ta ke aiwatarwa. 

Shugaban Kungiyar ya kuma nisanta kungiyar da wasu da suka barantar kansu da kungiyar inda suke kalubalantar Mai Taimakawa Gwamna Na Mussaman a kan kungiyoyin magoya baya da kungiyoyin fararen hula, in shugaban kungiyar ya jadda cigaba da bada goyon gaya ga gwamnatin malam Dikko Umar Radda.

  • Labarai masu alaka

    Kanwan Katsina tana raba abubuwan tunawa yayin da Kungiyar ‘Yan Jaridun Maritime Reporters of Nigeria (MARAN) ke murnar tsoffin shugabanninta

    Da fatan za a raba

    Shugaban gundumar Kanwan Katsina Alhaji Usman Bello Kankara mni, ya mika sakon fatan alheri ga kungiyar ‘Yan Jaridun Maritime Reporters of Nigeria (MARAN) yayin da kungiyar ke murnar tsoffin shugabanninta.

    Kara karantawa

    ‘Yan fashi sun kashe mutane 11, sun raunata mutane 2 a harin karamar hukumar kankara

    Da fatan za a raba

    ‘Yan fashi sun kashe mutane 11 a kauyen Gurbi, karamar hukumar kankara. Wasu mutane biyu sun jikkata a lokacin harin.

    Kara karantawa

    0 0 kuri'u
    Ƙimar Labari
    Subscribe
    Sanar da
    guest

    0 Sharhi
    Mafi tsufa
    Sabuwa Mafi Yawan Zabe
    Jawabin cikin layi
    Duba duk sharhi

    Labarai daga Jihohi

    ‘Yan Sanda Sun Kama Wanda Ake Zargi A Kan Iyakar Zamfara da Katsina Da Harsasai 800 AK-47 A Cikin Tankin Mai Na Babura

    ‘Yan Sanda Sun Kama Wanda Ake Zargi A Kan Iyakar Zamfara da Katsina Da Harsasai 800 AK-47 A Cikin Tankin Mai Na Babura

    Hukumar Kwastam ta Najeriya ta ziyarci hukumomin tsaro na ‘yan’uwa mata domin inganta hadin gwiwa tsakanin hukumomin da kuma tsaron kan iyakoki

    Hukumar Kwastam ta Najeriya ta ziyarci hukumomin tsaro na ‘yan’uwa mata domin inganta hadin gwiwa tsakanin hukumomin da kuma tsaron kan iyakoki
    0
    Bayyana tunanin ku kuma sami bayanai kyautax
    ()
    x