Ƙungiya ta Nuna Bacin rai Akan Shirin Zanga-zangar Ƙasa

Da fatan za a raba

Hadaddiyar gamayyar Kungiyoyin Magoya bayan Jam’iayar APC A Jihar Katsina, ta nuna rashin goyon bayanta bisa shirin Zanga-Zanga da wata kungiyar matasa take da niyar ni a fadin Kasar nan.

 Shugaban Kungiyar Comrade Dr. Bashir Dahiru, ya bayyana Haka A lokacin Taron Gaggawa da kungiyar ta shirya dakin taro na tsohon gidan gwamnatin Katsina, 

Comrade Dr. Bashir Dahiruya yayi bayani sosai akan rashin amfanin zanga-gazangar a cikin Al’ummah wanda ke iya dakusar da tattalin arzikinkasa al’ummar kasar nan.

A lokacin Taron Tun Farko, Jami’in Kungiyoyin Magoya bayan Jam’iyar APC tundaga tushe, Alhaji Sama’ila Dahiru Bauren Daura, ya yi kira da yan kungiyar da su cigaba da fadakar da al’ummah akan irin ayyukan cigaba da Gwamnan Malam Dikko Radda ke aiwatarwa a jihar.

Alhaji Ismai’l Bauren Daura ya yabama Gwamnan Jihar na Nada Hazikin Matashi, Alhaji Aminu Ubale a Matsayin Mai Taimakawa Gwamna Na Mussaman Akan Kungiyoyin Magoya bad a Kungiyoyin Fararen Hula a jihar.

 Ya bayyana ciwa a lokacin da offishin ya yi ran gadi a kananan kuhumomi 34 na jiyar yan kungiyoyi sunga aiyukan cigaban masu yawa da gwamnatin Malam Dikko Radda ta ke aiwatarwa. 

Shugaban Kungiyar ya kuma nisanta kungiyar da wasu da suka barantar kansu da kungiyar inda suke kalubalantar Mai Taimakawa Gwamna Na Mussaman a kan kungiyoyin magoya baya da kungiyoyin fararen hula, in shugaban kungiyar ya jadda cigaba da bada goyon gaya ga gwamnatin malam Dikko Umar Radda.

  • Labarai masu alaka

    Tsaro alhaki ne na hadin gwiwa” – Gwamna Radda ya bayyana bayan ziyarar Unguwan Mantau

    Da fatan za a raba

    Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda, ya bayyana matukar alhininsa game da harin da ‘yan bindiga suka kai a Unguwan Mantau da ke karamar hukumar Malumfashi, inda ya yi alkawarin kawo dauki cikin gaggawa tare da yin kira ga jama’a da su hada kai wajen yaki da rashin tsaro.

    Kara karantawa

    LABARI: ‘Yan Majalisar Dokokin Jihar Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Gov Radda

    Da fatan za a raba

    Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya gana da ‘yan majalisar dokokin jihar karkashin jagorancin kakakin majalisar Rt. Hon. Nasir Yahaya Daura yayin ziyarar hadin kai ta musamman a Kaduna, jiya.

    Kara karantawa

    0 0 kuri'u
    Ƙimar Labari
    Subscribe
    Sanar da
    guest

    0 Sharhi
    Mafi tsufa
    Sabuwa Mafi Yawan Zabe
    Jawabin cikin layi
    Duba duk sharhi

    Labarai daga Jihohi

    KWSG Ta Bada fifikon Ilimin Yara Fulani Makiyaya Domin kawo karshen rashin tsaro

    KWSG Ta Bada fifikon Ilimin Yara Fulani Makiyaya Domin kawo karshen rashin tsaro

    KW-IRS Ya Kammala Gasar Tambayoyi Tax Club 2025 Matakan Farko

    KW-IRS Ya Kammala Gasar Tambayoyi Tax Club 2025 Matakan Farko
    0
    Bayyana tunanin ku kuma sami bayanai kyautax
    ()
    x