Mutane 11 sun mutu yayin da ‘yan bindiga suka kai harin ramuwar gayya a kan al’ummar Katsina
An kashe mutane akalla goma sha daya yayin da ‘yan bindiga suka kai harin ramuwar gayya a karamar hukumar Kankia da ke jihar Katsina a ranar Lahadi.
Kara karantawa



