Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya mika tallafin Naira miliyan 1 na fara sana’a ga mutane 361 da suka kammala kashi na biyu na shirin horarwa da karfafa gwiwar matasa a fannin noma na Dikko Radda Agripreneurship Training and Empowerment Scheme-Songhai (DRATESS-Songhai), yayin bikin kammala shirin da aka gudanar a zauren taro na Banquet Hall dake Gidan Gwamnati a Katsina, ranar Alhamis.


































