Gwamna Radda Ya Bukaci Jami’an CDP Da Su Rungumi Alhaki A Ayyukan Al’umma
Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, a ranar Talata ya bukaci jami’an Shirin Ci Gaban Al’umma da su tabbatar da adalci, gaskiya da rikon amana wajen aiwatar da ayyukan al’umma.
Kara karantawa



