Gwamna Radda Ya Taya Super Eagles Murnar Nasarar Da Suka Yi Da Algeria 2-0
Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya taya Super Eagles na Najeriya murna kan nasarar da suka samu da ci 2-0 a kan Aljeriya Desert Foxes a wasan kusa da na karshe na gasar cin kofin Afirka ta 2026.
Kara karantawa



