Katsina Ta Bada Kwangilar Katangar Makarantar Kiwon Lafiyar Jami’ar Umaru Musa Yar’adua
Gwamnatin jihar Katsina ta bayar da kwangilar gina katanga a Makarantun Kiwon Lafiya na Jami’ar Ummaru Musa Yaradua da ke daura da Asibitin Koyarwa na Tarayya Katsina.
Kara karantawa