Gamayyar kungiyoyin farar hula sun roki gwamnatin Katsina da ta sa baki kan jinkirin EHR a cibiyoyin kiwon lafiya na jihar

Da fatan za a raba

Gamayyar kungiyoyin farar hula ta jihar Katsina tayi kira ga Gwamna Dikko Umar Radda kan ya duba yadda za’a inganta tsarin amfani da Internet wajen gudanar da aikace-aikacen kiwon lafiya a manyan asibitocin jihar Katsina.

Wannan na a cikin wata takarda ne mai dauke da Sa Hannun Shugaban Kungiyar Malam Abdul Rahman Abdullahi Dutsinma wanka aka aikoma Madubin Katsina.

A cewar wannan Takarda wannan ya biyo bayan ziyarar gani da ido da gamayyayar kungiyoyin ta kai a wasu asibitocin tare da ganin yadda marassa lafiya ke faman jira a asibitocin kafin su samu kulawa sakamakon tsaiko da akan samu wajen yin amfani da tsarin Internet domin duba lafiyarsu.

Duk da yake akwai amfani da yawa tattare da tsarin wanda kuma yasa dole a jinjina ma gwamnati kan kawo tsarin, Gamayyar kungiyoyin na shawarartar gwamnati da ta duba yadda zata inganta tsarin ta yadda za’a kara karfin Internet din da kuma duba yiwuwar maida tsarin ya yi aiki lokacin da network ya dauke da yadda aikin zai iya hawa idan network ya dawo.

Wannan zai taimaka wajen rage dogon jira da wahalhalun da marassa lafiya ke fuskanta a asibitocin.

  • Labarai masu alaka

    Ranar Nakasassu ta Duniya ta 2025: Matar Gwamna ta bayar da kyaututtuka a Katsina

    Da fatan za a raba

    A matsayin wani ɓangare na Shirin Inganta Tattalin Arziki na Shirin Sabunta Fata, matar Gwamnan Jihar Katsina, Hajia Zulaihat Dikko Radda ta bi misalin takwarorinta a Babban Birnin Tarayya da kuma tsoffin sojoji da ‘yan sanda ta hanyar bayar da gudummawar Naira 200,000 ga mutane 250 masu nakasa a cikin ƙananan hukumomi 34 na jihar.

    Kara karantawa

    ‘YAN SANDA KATSINA TA YI BIKIN SHEKARU 70 NA MATA A KAN SANDA—ZA SU CI GABA DA SHEKARU NA GABA

    Da fatan za a raba

    Ci gaba da bikin cika shekaru 70 na mata a fannin ‘yan sanda, rundunar Katsina ta gudanar da muhimman ayyuka guda biyu: ziyara a Kwalejin Malamai ta Mata, Katsina, don yin jawabi kan aiki da ke ƙarfafa ɗalibai mata su shiga aikin ‘yan sanda, da kuma tattakin wayar da kan jama’a na tsawon kilomita 5 kan cin zarafin jinsi (GBV) don wayar da kan al’umma.

    Kara karantawa

    0 0 kuri'u
    Ƙimar Labari
    Subscribe
    Sanar da
    guest

    0 Sharhi
    Mafi tsufa
    Sabuwa Mafi Yawan Zabe
    Jawabin cikin layi
    Duba duk sharhi

    Labarai daga Jihohi

    Gwamna Abdulrazaq ya yi Allah wadai da harin Eruku,

    Gwamna Abdulrazaq ya yi Allah wadai da harin Eruku,

    YAN QARSHE SHIDA SUKA FITO A GASAR KW-IRS TAX KLUBU 2025

    YAN QARSHE SHIDA SUKA FITO A GASAR KW-IRS TAX KLUBU 2025
    0
    Bayyana tunanin ku kuma sami bayanai kyautax
    ()
    x