Gamayyar kungiyoyin farar hula sun roki gwamnatin Katsina da ta sa baki kan jinkirin EHR a cibiyoyin kiwon lafiya na jihar

Da fatan za a raba

Gamayyar kungiyoyin farar hula ta jihar Katsina tayi kira ga Gwamna Dikko Umar Radda kan ya duba yadda za’a inganta tsarin amfani da Internet wajen gudanar da aikace-aikacen kiwon lafiya a manyan asibitocin jihar Katsina.

Wannan na a cikin wata takarda ne mai dauke da Sa Hannun Shugaban Kungiyar Malam Abdul Rahman Abdullahi Dutsinma wanka aka aikoma Madubin Katsina.

A cewar wannan Takarda wannan ya biyo bayan ziyarar gani da ido da gamayyayar kungiyoyin ta kai a wasu asibitocin tare da ganin yadda marassa lafiya ke faman jira a asibitocin kafin su samu kulawa sakamakon tsaiko da akan samu wajen yin amfani da tsarin Internet domin duba lafiyarsu.

Duk da yake akwai amfani da yawa tattare da tsarin wanda kuma yasa dole a jinjina ma gwamnati kan kawo tsarin, Gamayyar kungiyoyin na shawarartar gwamnati da ta duba yadda zata inganta tsarin ta yadda za’a kara karfin Internet din da kuma duba yiwuwar maida tsarin ya yi aiki lokacin da network ya dauke da yadda aikin zai iya hawa idan network ya dawo.

Wannan zai taimaka wajen rage dogon jira da wahalhalun da marassa lafiya ke fuskanta a asibitocin.

  • Labarai masu alaka

    Gwamna Radda a cikin Tawagar Shugaban Kasa don Ziyarar Jihar Burtaniya

    Da fatan za a raba

    Gwamnan Jihar Katsina Malam, Dikko Umaru Radda ya shiga tawagar shugaban kasa ta Shugaba Bola Ahmed Tinubu don ziyarar tarihi a Burtaniya.

    Kara karantawa

    Rikicin da ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 15 a majalisar katsina

    Da fatan za a raba

    Ma’aikatar Tsaron Cikin Gida da Harkokin Cikin Gida ta Jihar katsina ta tabbatar da asarar rayuka 15 bayan wani mummunan rikici a kauyukan Falale da Kadobe, karamar hukumar Jibia.

    Kara karantawa

    0 0 kuri'u
    Ƙimar Labari
    Subscribe
    Sanar da
    guest

    0 Sharhi
    Mafi tsufa
    Sabuwa Mafi Yawan Zabe
    Jawabin cikin layi
    Duba duk sharhi

    Labarai daga Jihohi

    ‘Yan Sanda Sun Kama Wanda Ake Zargi A Kan Iyakar Zamfara da Katsina Da Harsasai 800 AK-47 A Cikin Tankin Mai Na Babura

    ‘Yan Sanda Sun Kama Wanda Ake Zargi A Kan Iyakar Zamfara da Katsina Da Harsasai 800 AK-47 A Cikin Tankin Mai Na Babura

    Hukumar Kwastam ta Najeriya ta ziyarci hukumomin tsaro na ‘yan’uwa mata domin inganta hadin gwiwa tsakanin hukumomin da kuma tsaron kan iyakoki

    Hukumar Kwastam ta Najeriya ta ziyarci hukumomin tsaro na ‘yan’uwa mata domin inganta hadin gwiwa tsakanin hukumomin da kuma tsaron kan iyakoki
    0
    Bayyana tunanin ku kuma sami bayanai kyautax
    ()
    x