Mai martaba Sarkin Katsina Alhaji Dr. Abdulmumini Kabir Usman ya yi kira da a zauna lafiya

Da fatan za a raba

Mai martaba Sarkin Katsina Alhaji Dr. Abdulmumini Kabir Usman ya bayyana zaman lafiya a matsayin ginshikin kowace al’umma.

Alhaji Abdulmumini Kabir ya bayyana haka ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai a fadarsa kan zanga-zangar da wasu matasa suka shirya yi a kasar.

Sarkin ya sanar da mutanen yankinsa cewa wanzar da zaman lafiya a tsakanin al’umma zai kawo ci gaba.

Ya nuna damuwarsa da wadanda suka shirya gudanar da zanga-zangar wadda ba za ta magance matsalar da talakawa ke fuskanta ba.

Alhaji Dr. Abdulmumini Kabir, ya shawarci dukkan shugabanni a kowane mataki da su yiwa mabiyansu adalci.

Ya kuma yi kira ga al’ummar yankinsa da su ci gaba da yi wa Allah addu’a domin ya magance wahalhalun da suke ciki.

  • Labarai masu alaka

    Gwamna Radda Ya Tallafa Wa Rukunonin NURTW Katsina Da Naira Miliyan 10

    Da fatan za a raba

    Gwamnan Jihar Katsina, Mai Girma Dikko Umaru Radda, Ya Yi Alkawarin Tallafin Kudi Na Naira Miliyan 10 Ga Ƙungiyar Ma’aikatan Sufuri Ta Ƙasa (NURTW) A Jihar Katsina, Yana Maida Jawabin Jajircewar Gwamnatinsa Kan Ci Gaban Al’umma Da Ma’aikata Masu Zaman Kansu.

    Kara karantawa

    Gwamna Radda Ya Yi Alkawarin Tallafawa Matasa da Ci gaban Wasanni a Jihar Katsina

    Da fatan za a raba

    Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya sake jaddada kudirin gwamnatinsa na ci gaban matasa, wasanni, da kuma hadin kan al’umma a fadin jihar.

    Kara karantawa

    0 0 kuri'u
    Ƙimar Labari
    Subscribe
    Sanar da
    guest

    0 Sharhi
    Mafi tsufa
    Sabuwa Mafi Yawan Zabe
    Jawabin cikin layi
    Duba duk sharhi

    Labarai daga Jihohi

    Gwamna Abdulrazaq ya yi Allah wadai da harin Eruku,

    Gwamna Abdulrazaq ya yi Allah wadai da harin Eruku,

    YAN QARSHE SHIDA SUKA FITO A GASAR KW-IRS TAX KLUBU 2025

    YAN QARSHE SHIDA SUKA FITO A GASAR KW-IRS TAX KLUBU 2025
    0
    Bayyana tunanin ku kuma sami bayanai kyautax
    ()
    x