Kashi na farko na Alhazan Kebbi sun isa Birnin Kebbi

Da fatan za a raba

Kashi na farko na alhazan jihar Kebbi, sun isa filin jirgin saman Ahmadu Bello International Airport Birnin Kebbi da yammacin ranar Asabar daga filin jirgin sama na Sarki Abdulazeez dake Jedda.

Jirgin mai suna flynas ya sauka filin jirgin ne da misalin karfe 9:42 na dare tare da alhazai 330 ciki har da jami’an hukumar jin dadin alhazai ta jihar.

Dukkanin mahajjatan suna cikin koshin lafiya sai dai wasu da sanyi da tari suka shafa sakamakon shan ruwan sanyi da na’urar sanyaya iska a lokacin da suke kasa mai tsarki.

Kashi na farko da suka isa Najeriya su ne na farko da aka fara jigilar su daga Najeriya zuwa kasar Saudiyya a ranar 15 ga watan Mayun 2024 a yayin kaddamar da jirgin da mataimakin shugaban kasa Kashim Shattima ya yi a Birnin Kebbi, jihar Kebbi.

  • Labarai masu alaka

    ‘Yan sanda sun gurfanar da masu aikata laifuka 26 a gaban kotu yayin da rundunar ta yi alƙawarin ɗaukar mataki mai tsauri kan masu aikata laifuka

    Da fatan za a raba

    Jimillar masu aikata laifuka 26 an gurfanar da su a kotu, a matsayin wani ɓangare na ƙoƙarin kawar da masu aikata laifuka a Katsina.

    Kara karantawa

    Labaran Hoto: Jobe ya tattauna da masu ruwa da tsaki daga Katsina a Ilaro

    Da fatan za a raba

    Mataimakin Gwamnan Jihar Katsina, Hon. Malam Faruk Lawal Jobe, ya tattauna da masu ruwa da tsaki da ‘yan asalin jihar Katsina a Jami’ar Fasaha ta Tarayya, Ilaro, Jihar Ogun.

    Kara karantawa

    0 0 kuri'u
    Ƙimar Labari
    Subscribe
    Sanar da
    guest

    0 Sharhi
    Mafi tsufa
    Sabuwa Mafi Yawan Zabe
    Jawabin cikin layi
    Duba duk sharhi

    Labarai daga Jihohi

    ‘Yan Sanda Sun Kama Wanda Ake Zargi A Kan Iyakar Zamfara da Katsina Da Harsasai 800 AK-47 A Cikin Tankin Mai Na Babura

    ‘Yan Sanda Sun Kama Wanda Ake Zargi A Kan Iyakar Zamfara da Katsina Da Harsasai 800 AK-47 A Cikin Tankin Mai Na Babura

    Hukumar Kwastam ta Najeriya ta ziyarci hukumomin tsaro na ‘yan’uwa mata domin inganta hadin gwiwa tsakanin hukumomin da kuma tsaron kan iyakoki

    Hukumar Kwastam ta Najeriya ta ziyarci hukumomin tsaro na ‘yan’uwa mata domin inganta hadin gwiwa tsakanin hukumomin da kuma tsaron kan iyakoki
    0
    Bayyana tunanin ku kuma sami bayanai kyautax
    ()
    x