Kashi na farko na Alhazan Kebbi sun isa Birnin Kebbi

Da fatan za a raba

Kashi na farko na alhazan jihar Kebbi, sun isa filin jirgin saman Ahmadu Bello International Airport Birnin Kebbi da yammacin ranar Asabar daga filin jirgin sama na Sarki Abdulazeez dake Jedda.

Jirgin mai suna flynas ya sauka filin jirgin ne da misalin karfe 9:42 na dare tare da alhazai 330 ciki har da jami’an hukumar jin dadin alhazai ta jihar.

Dukkanin mahajjatan suna cikin koshin lafiya sai dai wasu da sanyi da tari suka shafa sakamakon shan ruwan sanyi da na’urar sanyaya iska a lokacin da suke kasa mai tsarki.

Kashi na farko da suka isa Najeriya su ne na farko da aka fara jigilar su daga Najeriya zuwa kasar Saudiyya a ranar 15 ga watan Mayun 2024 a yayin kaddamar da jirgin da mataimakin shugaban kasa Kashim Shattima ya yi a Birnin Kebbi, jihar Kebbi.

  • Labarai masu alaka

    Gwamna Radda Ya Yi Makokin Mawaki Kosan Waka, Haifaffen Katsina, Ya Bayyana Shi A Matsayin Muryar Zaman Lafiya

    Da fatan za a raba

    Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya bayyana matuƙar baƙin cikinsa game da rasuwar shahararren mawakin nan ɗan asalin Katsina, Muhammadu Buhari, wanda aka fi sani da Kosan Waka.

    Kara karantawa

    YAUMUL SHUKUR 2026: Gwamna Radda Ya Yi Wa ‘Yan Kasa Umarni Da Su Ki Zalunci Siyasa, Ya Bukaci Addu’a Ga Katsina, Jami’an Tsaro

    Da fatan za a raba

    Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya bukaci mazauna jihar da su ci gaba da addu’o’in zaman lafiya, su goyi bayan hukumomin tsaro, sannan su yi watsi da wadanda ke sanya siyasa a harkokin rashin tsaro.

    Kara karantawa

    0 0 kuri'u
    Ƙimar Labari
    Subscribe
    Sanar da
    guest

    0 Sharhi
    Mafi tsufa
    Sabuwa Mafi Yawan Zabe

    Labarai daga Jihohi

    ‘Yan Sanda Sun Kama Wanda Ake Zargi A Kan Iyakar Zamfara da Katsina Da Harsasai 800 AK-47 A Cikin Tankin Mai Na Babura

    ‘Yan Sanda Sun Kama Wanda Ake Zargi A Kan Iyakar Zamfara da Katsina Da Harsasai 800 AK-47 A Cikin Tankin Mai Na Babura

    Hukumar Kwastam ta Najeriya ta ziyarci hukumomin tsaro na ‘yan’uwa mata domin inganta hadin gwiwa tsakanin hukumomin da kuma tsaron kan iyakoki

    Hukumar Kwastam ta Najeriya ta ziyarci hukumomin tsaro na ‘yan’uwa mata domin inganta hadin gwiwa tsakanin hukumomin da kuma tsaron kan iyakoki
    0
    Bayyana tunanin ku kuma sami bayanai kyautax
    ()
    x