Kashi na farko na Alhazan Kebbi sun isa Birnin Kebbi

Da fatan za a raba

Kashi na farko na alhazan jihar Kebbi, sun isa filin jirgin saman Ahmadu Bello International Airport Birnin Kebbi da yammacin ranar Asabar daga filin jirgin sama na Sarki Abdulazeez dake Jedda.

Jirgin mai suna flynas ya sauka filin jirgin ne da misalin karfe 9:42 na dare tare da alhazai 330 ciki har da jami’an hukumar jin dadin alhazai ta jihar.

Dukkanin mahajjatan suna cikin koshin lafiya sai dai wasu da sanyi da tari suka shafa sakamakon shan ruwan sanyi da na’urar sanyaya iska a lokacin da suke kasa mai tsarki.

Kashi na farko da suka isa Najeriya su ne na farko da aka fara jigilar su daga Najeriya zuwa kasar Saudiyya a ranar 15 ga watan Mayun 2024 a yayin kaddamar da jirgin da mataimakin shugaban kasa Kashim Shattima ya yi a Birnin Kebbi, jihar Kebbi.

  • Labarai masu alaka

    Labaran Hotuna: Gwamna Radda Ya Yi Wa ‘Yan Diflomasiyya 17 na Tarayyar Turai Bankwana Bayan Ziyarar Eid-el-Fitr Mai Cike Da Aiki

    Da fatan za a raba

    Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya yi wa ‘yan diflomasiyya 17 na Tarayyar Turai bankwana a filin jirgin saman Umaru Musa Yar’adua, Katsina, a ranar Lahadi, yayin da suka tashi zuwa Abuja, bayan kammala taron Eid-el-Fitr da Durbar a jihar.

    Kara karantawa

    ‘Katsina Ta Bada Ɗaya Daga Cikin Muhalli Mafi Kyau Na Nijeriya Don Zuba Jari Da Haɗin Gwiwa’ – Gwamna Radda Ga Wakilan Tarayyar Turai

    Da fatan za a raba

    Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, CON, ya bayyana cewa gwamnatinsa ta himmatu wajen gina gwamnati mai haɗa kai da kuma samar da yanayi mai kyau don ci gaba mai ɗorewa da ci gaban tattalin arziki.

    Kara karantawa

    0 0 kuri'u
    Ƙimar Labari
    Subscribe
    Sanar da
    guest

    0 Sharhi
    Mafi tsufa
    Sabuwa Mafi Yawan Zabe
    Jawabin cikin layi
    Duba duk sharhi

    Labarai daga Jihohi

    ‘Yan Sanda Sun Kama Wanda Ake Zargi A Kan Iyakar Zamfara da Katsina Da Harsasai 800 AK-47 A Cikin Tankin Mai Na Babura

    ‘Yan Sanda Sun Kama Wanda Ake Zargi A Kan Iyakar Zamfara da Katsina Da Harsasai 800 AK-47 A Cikin Tankin Mai Na Babura

    Hukumar Kwastam ta Najeriya ta ziyarci hukumomin tsaro na ‘yan’uwa mata domin inganta hadin gwiwa tsakanin hukumomin da kuma tsaron kan iyakoki

    Hukumar Kwastam ta Najeriya ta ziyarci hukumomin tsaro na ‘yan’uwa mata domin inganta hadin gwiwa tsakanin hukumomin da kuma tsaron kan iyakoki
    0
    Bayyana tunanin ku kuma sami bayanai kyautax
    ()
    x