Kashi na farko na Alhazan Kebbi sun isa Birnin Kebbi

Da fatan za a raba

Kashi na farko na alhazan jihar Kebbi, sun isa filin jirgin saman Ahmadu Bello International Airport Birnin Kebbi da yammacin ranar Asabar daga filin jirgin sama na Sarki Abdulazeez dake Jedda.

Jirgin mai suna flynas ya sauka filin jirgin ne da misalin karfe 9:42 na dare tare da alhazai 330 ciki har da jami’an hukumar jin dadin alhazai ta jihar.

Dukkanin mahajjatan suna cikin koshin lafiya sai dai wasu da sanyi da tari suka shafa sakamakon shan ruwan sanyi da na’urar sanyaya iska a lokacin da suke kasa mai tsarki.

Kashi na farko da suka isa Najeriya su ne na farko da aka fara jigilar su daga Najeriya zuwa kasar Saudiyya a ranar 15 ga watan Mayun 2024 a yayin kaddamar da jirgin da mataimakin shugaban kasa Kashim Shattima ya yi a Birnin Kebbi, jihar Kebbi.

  • Labarai masu alaka

    Hukumar Cigaban Arewa Maso Yamma ta zabi Ilimin cikin gida akan tallafin karatu na kasashen waje

    Da fatan za a raba

    Wata sanarwa a hukumance da ma’aikatar ilimi ta tarayya ta fitar a ranar 7 ga Mayu, 2025, mai dauke da sa hannun daraktan yada labarai da hulda da jama’a, Misis Boriowo Folasade, ta bayyana cewa hukumar ci gaban Arewa maso Yamma (NWDC) ta soke takardar neman tallafin karatu na kasashen waje.

    Kara karantawa

    ‘Yan majalisar dokokin jihar Katsina 3 sun sauya sheka zuwa jam’iyyar APC daga PDP

    Da fatan za a raba

    ‘Yan majalisar wakilai uku daga Katsina sun sauya sheka daga jam’iyyar adawa ta PDP zuwa jam’iyyar APC mai mulki a hukumance.

    Kara karantawa

    0 0 kuri'u
    Ƙimar Labari
    Subscribe
    Sanar da
    guest

    0 Sharhi
    Mafi tsufa
    Sabuwa Mafi Yawan Zabe
    Jawabin cikin layi
    Duba duk sharhi

    Labarai daga Jihohi

    Kungiyar Manoman Shinkafa ta NIGERIA (RIFAN) BABI NA JAHAR KWARA TANA TAYA ETSU NA PATIGI murnar cikarsa shekaru 6 akan karagar mulki.

    Kungiyar Manoman Shinkafa ta NIGERIA (RIFAN) BABI NA JAHAR KWARA TANA TAYA ETSU NA PATIGI murnar cikarsa shekaru 6 akan karagar mulki.

    An gano gawarwakin yara 5 marasa rai a cikin wata mota a kusa da wani gida a jihar Nassarawa

    An gano gawarwakin yara 5 marasa rai a cikin wata mota a kusa da wani gida a jihar Nassarawa
    0
    Bayyana tunanin ku kuma sami bayanai kyautax
    ()
    x