An bukaci mazauna jihar Kwara da su marawa shirin gwamnati baya na kawo sauyi a jihar da kuma samar da ta fuskar tattalin arziki.
Kara karantawaRundunar ‘yan sandan jihar Nasarawa ta gurfanar da wasu mutane biyu da ake zargi da laifin yi wa kananan yara fyade a kananan hukumomin lafiya da na akwanga a jihar.
Kara karantawaUwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta ce kungiyar Renewed Hope Initiative (RHI) za ta raba kaya 60,000 ga ungozoma a yankuna shida na kasar nan.
Kara karantawaRahotanni sun bayyana cewa jirgin Max Air daga Legas ya yi hatsari a filin jirgin saman Mallam Aminu Kano da yammacin ranar Talata 28 ga watan Janairun 2025 da karfe 10:57 na rana. lokacin da rahotanni suka ce jirgin ya yi asarar tayar motar da ke sauka ta hanci da ta kama da wuta a lokacin da yake sauka.
Kara karantawaAkalla dalibai 21 ne Jami’ar Ilorin ta horar da su kan amfani da fasahar Artificial Intelligence don inganta kwarewarsu kan kirkire-kirkire.
Kara karantawaGwamnatin jihar Kwara ta ce ta samar da matakan dakile yawaitar kauran likitocin daga jihar zuwa wasu kasashe, domin neman ingantacciyar rayuwa.
Kara karantawaMa’aikatar kula da dabbobi ta tarayyar Najeriya ta yi gargadin barkewar cutar Anthrax a jihar Zamfara, inda ta yi kira ga jihohin da ke makwabtaka da kasar da su kasance cikin shirin ko ta kwana tare da daukar matakan kariya cikin gaggawa.
Kara karantawaHukumar tattara kudaden shiga ta jihar Kwara (KW-IRS) ta shawarci mazauna jihar da su dauki nauyin da ya rataya a wuyansu na biyan haraji tare da fadakar da masu ruwa da tsaki kan sabbin sauye-sauyen haraji don kara kudaden shiga bisa ga jihar.
Kara karantawaGwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya amince da nadin karin masu ba da shawara na musamman guda 5.
Kara karantawaMajalisar dokokin jihar Jigawa ta amince da kudurin kasafin kudi na shekarar 2025 na sama da naira biliyan 698 na ayyukan gwamnatin jihar da kuma naira biliyan 184 na ayyukan kananan hukumomi 27.
Kara karantawa