Akalla dalibai marasa galihu 300 da ke makarantun gaba da sakandare daga zababbun al’ummomi a kananan hukumomin Edu/Patigi/Moro na jihar Kwara sun samu tallafin karatu don tallafa musu.
Kara karantawaSama da matasa dubu goma ne ake sa ran za su halarci bukin fasahar Arewa karo na biyu da jihar Katsina za ta shirya.
Kara karantawaAn gano tsohon shugaban kasar Amurka Joe Biden yana fama da ciwon daji na prostate wanda ya yadu zuwa kashinsa, a cewar wata sanarwa da ofishinsa ya fitar ranar Lahadi.
Kara karantawaJami’an rundunar ‘yan sandan jihar Katsina sun kama wasu mutane hudu da ake zargi da safarar miyagun kwayoyi.
Kara karantawaMakarantar horar da ‘yan wasan kwallon kafa ta Katsina ta raba Kit’s na atisaye ga sabbin ‘yan wasan da aka kaddamar da su a Kwalejin.
Kara karantawaAkalla lauyoyi 1,200 ne za su hallara a Ilorin, babban birnin jihar Kwara don tattauna batutuwan da suka shafi shari’a da na addini.
Kara karantawaKwamishinan wasanni na jihar Katsina Aliyu Lawal Zakari Shargalle ya mika filin wasa na garin Samaila Isah Funtua ga kamfanin Space & Dimensions Limited, wani kamfanin gine-gine na jihar domin gyara gaba daya.
Kara karantawaJami’an rundunar ‘yan sandan jihar Katsina sun kama wani da ake zargin dan damfara ne da laifin karkatar da kudaden jabu.
Kara karantawaKungiyar ‘yan jarida ta Najeriya, NUJ, hedkwatar kasa a Abuja, ta karrama daya daga cikin sarakunan gargajiya na jihar Katsina da ke da alaka da kafafen yada labarai saboda jajircewarsa ga harkar yada labarai a Najeriya.
Kara karantawaMinistan Sadarwa ya yabawa Katsina Directorate of Information & Communication Technology (KATDICT) a fannin canji na dijital a fadin Arewacin Najeriya.
Kara karantawa