Gidauniyar Gwagware ta karbi bakuncin wata babbar tawaga daga Cibiyar Tunanin Musulunci ta kasa da kasa (IIIT), ofishin Jahar Kano, a wata ziyarar ban girma da ta kai da nufin lalubo hanyoyin hadin gwiwa.
Kara karantawaHukumar kiyaye hadurra ta kasa FRSC ta sanar da jama’a masu ababen hawa kan ruftawar wata gada da ke kan hanyar Katsina zuwa Batsari, ‘yan mitoci kadan bayan wata tashar mai da ke kusa da Shagari Lowcost, biyo bayan mamakon ruwan sama da aka yi a daren ranar Asabar, 9 ga watan Agusta, 2025.
Kara karantawa“Murya mai ka’ida kuma mai kishin kasa har zuwa karshe,” in ji Gwamna Radda
Kara karantawaShugaban karamar hukumar Rimi Alhaji Muhammad Ali Rimi, ya bada tabbacin aniyarsa ta ci gaba da bayar da dukkanin tallafin da ake bukata ga duk wani aiki da ya shafi addinin musulunci.
Kara karantawaGwamna Radda Ya Jagoranci Halartar Tushen A Tsaren Kasafin Kudi na 2026
Kara karantawaGwamna Radda Ya Karbawa Gwamna Nasir Idris Bikin Cika Shekaru 60 A Duniya
Kara karantawaRundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta kama mutane akalla 302 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban a watan da ya gabata.
Kara karantawaShugaban karamar hukumar Katsina Alhaji Isah Miqdat AD Saude ya ce karamar hukumar ta gudanar da taron tantance bukatun al’ummar yankin a fadin kananan hukumomi goma sha biyu na yankin.
Kara karantawaGobarau Academy Katsina ta shirya bikin yaye dalibanta da daliban da suka kammala firamare da kanana da manyan sakandire.
Kara karantawaHukumar Bunkasa Harkokin Kasuwanci ta Jihar Katsina (KASEDA) tare da hadin gwiwar ofishin Uwargidan Gwamnan Jihar, Hajiya Fatima Dikko Radda, sun shirya wani taron karawa juna sani kan Reset Reset ga mata da maza ‘yan kasuwa a Jihar.
Kara karantawa