LABARAN HOTO: Gwamna Radda Ya Halarci Taron Majalisar Sarakunan Gargajiya Na Kasa A Lagos
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda a yau ya bi sahun takwarorinsa gwamnonin Najeriya a wajen taron kwamitin zartarwa na majalisar sarakunan Najeriya (NCTRN), wanda aka gudanar a Legas.
Kara karantawa 
									
















