LABARAN HOTO: Gwamna Radda Ya Halarci Daurin Auren Fatiha Dr. Khadija Diyar Alhaji Mukhtar Abdulkadir Dutsin-Ma da Abdulrasheed Dan Tsohon Sufeto Janar Mohammed Dikko Abubakar.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda a yau ya halarci daurin auren Fatiha Dr. Khadija Mukhtar Abdulkadir da Abdulrasheed Mohammed a babban masallacin Sultan Bello da ke Kaduna.
Kara karantawa

















