Gwamna Radda Ya Kaddamar da Tallafin Azumin Ramadan ga Mata 1,000 a Katsina
Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya ƙaddamar da tallafin Azumin Ramadan ga mata 1,000 a jihar, wanda Gidauniyar Agaji ta Grassroots Charity ta shirya, wacce Hajiya Nasiba Umar ke jagoranta.
Kara karantawa



