Ag. Gwamna Jobe ya taya Sarkin Musulmi murnar cika shekaru 69 a Duniya
Mukaddashin Gwamnan Jihar Katsina, Malam Faruk Lawal Jobe, ya jinjina wa Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammadu Sa’ad Abubakar III, jagoran Musulmin Najeriya, murnar cika shekaru 69 da haihuwa.
Kara karantawa