Gwamna Radda Ya Bada Umurnin Gyaran Tulin Ajujuwa Gaggawa a Makarantar Firamare ta Nagogo, Katsina
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, a bisa jajircewarsa kan harkokin ilimi, ya amince da sake gyara lungu da sako na ajujuwa a makarantar firamare ta Nagogo Katsina.
Kara karantawa