‘Makarantun Wayo na Katsina Na Yara Ne Daga Karkara, Masu Rauni’ – Gwamna Radda Ya Gayawa Jami’an Diflomasiyyar Tarayyar Turai
Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya bayyana cewa sabbin makarantun wayo na jihar an tsara su ne da gangan don bai wa yara daga karkara da marasa galihu ilimi na duniya – kyauta gaba ɗaya.
Kara karantawa



