Ƙungiya ta Nuna Bacin rai Akan Shirin Zanga-zangar Ƙasa

Da fatan za a raba

Hadaddiyar gamayyar Kungiyoyin Magoya bayan Jam’iayar APC A Jihar Katsina, ta nuna rashin goyon bayanta bisa shirin Zanga-Zanga da wata kungiyar matasa take da niyar ni a fadin Kasar nan.

 Shugaban Kungiyar Comrade Dr. Bashir Dahiru, ya bayyana Haka A lokacin Taron Gaggawa da kungiyar ta shirya dakin taro na tsohon gidan gwamnatin Katsina, 

Comrade Dr. Bashir Dahiruya yayi bayani sosai akan rashin amfanin zanga-gazangar a cikin Al’ummah wanda ke iya dakusar da tattalin arzikinkasa al’ummar kasar nan.

A lokacin Taron Tun Farko, Jami’in Kungiyoyin Magoya bayan Jam’iyar APC tundaga tushe, Alhaji Sama’ila Dahiru Bauren Daura, ya yi kira da yan kungiyar da su cigaba da fadakar da al’ummah akan irin ayyukan cigaba da Gwamnan Malam Dikko Radda ke aiwatarwa a jihar.

Alhaji Ismai’l Bauren Daura ya yabama Gwamnan Jihar na Nada Hazikin Matashi, Alhaji Aminu Ubale a Matsayin Mai Taimakawa Gwamna Na Mussaman Akan Kungiyoyin Magoya bad a Kungiyoyin Fararen Hula a jihar.

 Ya bayyana ciwa a lokacin da offishin ya yi ran gadi a kananan kuhumomi 34 na jiyar yan kungiyoyi sunga aiyukan cigaban masu yawa da gwamnatin Malam Dikko Radda ta ke aiwatarwa. 

Shugaban Kungiyar ya kuma nisanta kungiyar da wasu da suka barantar kansu da kungiyar inda suke kalubalantar Mai Taimakawa Gwamna Na Mussaman a kan kungiyoyin magoya baya da kungiyoyin fararen hula, in shugaban kungiyar ya jadda cigaba da bada goyon gaya ga gwamnatin malam Dikko Umar Radda.

  • Labarai masu alaka

    Gwamna Radda Ya Nada Engr. Mustapha Sama’ila Ingawa as SSA on Media and Strategy

    Da fatan za a raba

    Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya amince da nadin Engr. Mustapha Sama’ila Ingawa a matsayin babban mataimaki na musamman (SSA) kan harkokin yada labarai da dabaru, bisa kokarin da gwamnatin ke yi na karfafa sadarwa, dabarun siyasa, da hada kai da jama’a a karkashin shirin Gina makomarku.

    Kara karantawa

    LABARAN HOTO:Gwamna Radda Ya Dawo Najeriya, Ya Jagoranci Taron Tsaron Kofa A Abuja

    Da fatan za a raba

    Gwamnan jihar Katsina, Mal. Dikko Umaru Radda ya dawo Najeriya bayan duba lafiyarsa da ya saba yi a kasar waje. Da misalin karfe 1:00 na safe ya isa filin jirgin saman Nnamdi Azikwe International Airport, Abuja, nan take ya wuce Katsina House Abuja.

    Kara karantawa

    0 0 kuri'u
    Ƙimar Labari
    Subscribe
    Sanar da
    guest

    0 Sharhi
    Mafi tsufa
    Sabuwa Mafi Yawan Zabe
    Jawabin cikin layi
    Duba duk sharhi

    Labarai daga Jihohi

    KWSG Ta Bada fifikon Ilimin Yara Fulani Makiyaya Domin kawo karshen rashin tsaro

    KWSG Ta Bada fifikon Ilimin Yara Fulani Makiyaya Domin kawo karshen rashin tsaro

    KW-IRS Ya Kammala Gasar Tambayoyi Tax Club 2025 Matakan Farko

    KW-IRS Ya Kammala Gasar Tambayoyi Tax Club 2025 Matakan Farko
    0
    Bayyana tunanin ku kuma sami bayanai kyautax
    ()
    x