Ƙungiya ta Nuna Bacin rai Akan Shirin Zanga-zangar Ƙasa

Da fatan za a raba

Hadaddiyar gamayyar Kungiyoyin Magoya bayan Jam’iayar APC A Jihar Katsina, ta nuna rashin goyon bayanta bisa shirin Zanga-Zanga da wata kungiyar matasa take da niyar ni a fadin Kasar nan.

 Shugaban Kungiyar Comrade Dr. Bashir Dahiru, ya bayyana Haka A lokacin Taron Gaggawa da kungiyar ta shirya dakin taro na tsohon gidan gwamnatin Katsina, 

Comrade Dr. Bashir Dahiruya yayi bayani sosai akan rashin amfanin zanga-gazangar a cikin Al’ummah wanda ke iya dakusar da tattalin arzikinkasa al’ummar kasar nan.

A lokacin Taron Tun Farko, Jami’in Kungiyoyin Magoya bayan Jam’iyar APC tundaga tushe, Alhaji Sama’ila Dahiru Bauren Daura, ya yi kira da yan kungiyar da su cigaba da fadakar da al’ummah akan irin ayyukan cigaba da Gwamnan Malam Dikko Radda ke aiwatarwa a jihar.

Alhaji Ismai’l Bauren Daura ya yabama Gwamnan Jihar na Nada Hazikin Matashi, Alhaji Aminu Ubale a Matsayin Mai Taimakawa Gwamna Na Mussaman Akan Kungiyoyin Magoya bad a Kungiyoyin Fararen Hula a jihar.

 Ya bayyana ciwa a lokacin da offishin ya yi ran gadi a kananan kuhumomi 34 na jiyar yan kungiyoyi sunga aiyukan cigaban masu yawa da gwamnatin Malam Dikko Radda ta ke aiwatarwa. 

Shugaban Kungiyar ya kuma nisanta kungiyar da wasu da suka barantar kansu da kungiyar inda suke kalubalantar Mai Taimakawa Gwamna Na Mussaman a kan kungiyoyin magoya baya da kungiyoyin fararen hula, in shugaban kungiyar ya jadda cigaba da bada goyon gaya ga gwamnatin malam Dikko Umar Radda.

  • Labarai masu alaka

    Gwamna Radda Ya Taya Super Eagles Murnar Nasarar Da Suka Yi Da Algeria 2-0

    Da fatan za a raba

    Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya taya Super Eagles na Najeriya murna kan nasarar da suka samu da ci 2-0 a kan Aljeriya Desert Foxes a wasan kusa da na karshe na gasar cin kofin Afirka ta 2026.

    Kara karantawa

    AFCON: Najeriya ta doke Algeria da ci 2-0 don tsallakewa zuwa wasan kusa da na karshe na AFCON

    Da fatan za a raba

    Najeriya ta yi rajistar shiga gasar cin kofin kasashen Afirka ta 2025 da ci 2-0 a wasan da suka fafata a zagayen kwata fainal a ranar 10 ga Janairu, 2026, a Stade de Marrakech da ke Morocco.

    Kara karantawa

    0 0 kuri'u
    Ƙimar Labari
    Subscribe
    Sanar da
    guest

    0 Sharhi
    Mafi tsufa
    Sabuwa Mafi Yawan Zabe
    Jawabin cikin layi
    Duba duk sharhi

    Labarai daga Jihohi

    Gwamna Abdulrazaq ya yi Allah wadai da harin Eruku,

    Gwamna Abdulrazaq ya yi Allah wadai da harin Eruku,

    YAN QARSHE SHIDA SUKA FITO A GASAR KW-IRS TAX KLUBU 2025

    YAN QARSHE SHIDA SUKA FITO A GASAR KW-IRS TAX KLUBU 2025
    0
    Bayyana tunanin ku kuma sami bayanai kyautax
    ()
    x