Ƙungiya ta Nuna Bacin rai Akan Shirin Zanga-zangar Ƙasa

Da fatan za a raba

Hadaddiyar gamayyar Kungiyoyin Magoya bayan Jam’iayar APC A Jihar Katsina, ta nuna rashin goyon bayanta bisa shirin Zanga-Zanga da wata kungiyar matasa take da niyar ni a fadin Kasar nan.

 Shugaban Kungiyar Comrade Dr. Bashir Dahiru, ya bayyana Haka A lokacin Taron Gaggawa da kungiyar ta shirya dakin taro na tsohon gidan gwamnatin Katsina, 

Comrade Dr. Bashir Dahiruya yayi bayani sosai akan rashin amfanin zanga-gazangar a cikin Al’ummah wanda ke iya dakusar da tattalin arzikinkasa al’ummar kasar nan.

A lokacin Taron Tun Farko, Jami’in Kungiyoyin Magoya bayan Jam’iyar APC tundaga tushe, Alhaji Sama’ila Dahiru Bauren Daura, ya yi kira da yan kungiyar da su cigaba da fadakar da al’ummah akan irin ayyukan cigaba da Gwamnan Malam Dikko Radda ke aiwatarwa a jihar.

Alhaji Ismai’l Bauren Daura ya yabama Gwamnan Jihar na Nada Hazikin Matashi, Alhaji Aminu Ubale a Matsayin Mai Taimakawa Gwamna Na Mussaman Akan Kungiyoyin Magoya bad a Kungiyoyin Fararen Hula a jihar.

 Ya bayyana ciwa a lokacin da offishin ya yi ran gadi a kananan kuhumomi 34 na jiyar yan kungiyoyi sunga aiyukan cigaban masu yawa da gwamnatin Malam Dikko Radda ta ke aiwatarwa. 

Shugaban Kungiyar ya kuma nisanta kungiyar da wasu da suka barantar kansu da kungiyar inda suke kalubalantar Mai Taimakawa Gwamna Na Mussaman a kan kungiyoyin magoya baya da kungiyoyin fararen hula, in shugaban kungiyar ya jadda cigaba da bada goyon gaya ga gwamnatin malam Dikko Umar Radda.

  • Labarai masu alaka

    Jami’an ‘yan sanda sun kashe ‘yan bindiga 5 da ake zargin ‘yan fashi da makami, sun kama mutane 168 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban a hare-haren Katsina.

    Da fatan za a raba

    Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Katsina sun kashe wasu da ake zargin ‘yan bindiga biyar ne tare da cafke mutane 168 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban a cikin watan Satumba a fadin jihar.

    Kara karantawa

    KTSG Abokan Kungiyoyi masu zaman kansu na Belgium akan Maganin Ciwon daji na Mata

    Da fatan za a raba

    Gwamnatin jihar Katsina ta rattaba hannu kan yarjejeniyar fahimtar juna da wata kungiya mai zaman kanta ta kasa da kasa reshen kasar Belgium mai suna Revive, domin bayar da ayyukan jinya da horas da mata masu fama da cutar kansar nono da mahaifa a jihar.

    Kara karantawa

    0 0 kuri'u
    Ƙimar Labari
    Subscribe
    Sanar da
    guest

    0 Sharhi
    Mafi tsufa
    Sabuwa Mafi Yawan Zabe
    Jawabin cikin layi
    Duba duk sharhi

    Labarai daga Jihohi

    YAN QARSHE SHIDA SUKA FITO A GASAR KW-IRS TAX KLUBU 2025

    YAN QARSHE SHIDA SUKA FITO A GASAR KW-IRS TAX KLUBU 2025

    Sama da Al’ummomin Ifelodun LG 100 A Kwara Suna Samun Ayyuka

    Sama da Al’ummomin Ifelodun LG 100 A Kwara Suna Samun Ayyuka
    0
    Bayyana tunanin ku kuma sami bayanai kyautax
    ()
    x